TASHIN HANKALI: WANNAN MATA DA YAYANTA GABA DAYA SUN MUTU SAKAMAKON GOBARA.
Gobara ta yi sanadiyar ajalin dukkan wadannan mutane
dake cikin wanan hoto a daren jiya. Lamarin ya auku ne a cikin garin
Yola, jihar Adamawa. Matar dai anji tana kalmar shahada kafin ta rasu.
MATASA MU YI HATTARA...!!
Na wayi gari da tunanin yadda Jahilci da ilimi ke canja rayuwar
dan-adam.
*Jahilci babu komai acikinsa sai duhu da bata. Jahilci yana c…Read More...
0 Response to "TASHIN HANKALI: WANNAN MATA DA YAYANTA GABA DAYA SUN MUTU SAKAMAKON GOBARA."
Post a Comment