Tsagerun Niger Delta: Kamfanonuwan mai sun fara Guduwa Daga Nigeria

A yau da safennan dai tsagerun Niger Delta suka samu nasarar fasa bututun mai da yake garin warri. Ba dai a samu mutuwar rai ba amma dai jamaa da yawa sun jikkata da asarar kudi masu dumbin yawa.

Da alama dai wannan barna da sukayi ya bawa kamfonin mai masu yawa tsoro domin a yau inne kamfanin mobile ya sanarda barin Nigeria da harkokinsa.


 A kwanakin da suka wuce ne dai gwamnatin tarayya ta baiwa rundunar sojoji umarnin murkushe en kungiyar tawayen. To da alama dai kwalliya bata biya kudin sabulu ba.

0 Response to "Tsagerun Niger Delta: Kamfanonuwan mai sun fara Guduwa Daga Nigeria"

Post a Comment