Kalli Yadda Aka Ma Wani Da Ya Zagi Manzon Allah (s.a.w) a Niger (Hotuna)

Kalaman Batanci game da fiyayyen Halitta Manzon Allah (s.a.w) ya haifar da rigima wani kauye me suna Rafi a jahar Naija na car insurance.
Rigimar dai tayi sanadiyar kona coci guda1 me suna chris car insurance da shaguna masu yawa a garin kamar yadda shugaban yan sanda na jhar ya bada rohoto. car insurance
                      Click/dannan Hoton dake Kasa Domin gani ko downlodn Videon
Ance dai a misalin karfe shida na ranar 26 ga wata ne mutanen garin suka tare wani me suna Mr Methodus Chimaije Emmanuel inaurance, dan shekara 24 wanda ake zargin da yin wasu kalaman batanci ga fiyayyen halitta manzon Allah (s.a.w), inda ba tare da bata lokaci suka kashe shi ta hanyar sa masa taya suka kona.
            Clicking Rubutun/link da ke kasa don ganin cikakken labarin da video Daga BBC

Yanzu haka dai jamian tsaro sun samu nasarar kawo zaman lafiya a yankin na Rafi insurance.

Mene ra'ayinku?

1 Response to "Kalli Yadda Aka Ma Wani Da Ya Zagi Manzon Allah (s.a.w) a Niger (Hotuna)"