Allah Mai Iko An Haifi Wani Yaro Da Yatsu 31 A Honkong

Jaridar People’s Daily Online ta ruwaito wani labari dake bayyana cewa, an haifi wani jariri, wanda aka yi wa lakabi da Honghong, mai dauke da yatsu hannu 15 da kuma yatsu kafa 16.

  Karin abin mamaki kuma yana da tafukan hannu guda biyu a kowane hannunsa.Inda mahaifansa yanzu haka suka dukufa wajen nemar masa taimako, don ayi masa aiki, duk da cewar wasu likitoci a yankin sun shaida masu cewa, yiwa yaron aiki a kauyen zai yi matukar wahala

0 Response to "Allah Mai Iko An Haifi Wani Yaro Da Yatsu 31 A Honkong"

Post a Comment