Jaruma Hadiza Gabon Na Dab Da Zama Amarya. Hoton Wanda Zata Aura Zai Baka Mamaki.

                             Yi clicking wannan hoto ko rubutu dake kasa domin ganin hoton Angon Jarumar




A karshe dai Fitacciyar Jarumar wasan KannyWood, Hadiza ta fidda miji kuma nan bada jimawa ba zata amarce da angon nata. Sai dai jarumar taki bayyana sunan Angon nata
amma dai tace "BA DAN FIM BANE" kuma tuni harta sa alamar baiko (engagement) a shafinta na
Instagram.
Binciken da CNN hausa yayi ta gano cewa wanda zata aura din ya fito daga cikin masu goya mata
baya ne wato Fans din ta. Majiyarmu dai ta tabbata mana cewa shi dai wanda zata aura in Wani dan kasuwa ne dake kantin kwari a kano kuma ance cikakken mahaddacin Al-kur'ani ne.
Ance dai sun fara soyayya da jarumar 

 

Me zaku cema ga me da wannan hadi?

1 Response to "Jaruma Hadiza Gabon Na Dab Da Zama Amarya. Hoton Wanda Zata Aura Zai Baka Mamaki."

  1. Allah ya tabbatar musu da alkhairi , ya sa su zauna lapiya zaman dun dundun

    ReplyDelete