Se Mun Kashe Buhari Idan Ya Shigo Niger Delta Gobe-- Inji Tsagerun Niger Delta

Insurance Tsagerun Niger Delta sun futar da wani sabon video me tada hankali inda suke gargadin cewa idan Buhari ya sake ya shiga garinsu gobe sadi dai mahaifiyar sa ta haifi wani.
A wani recording da jaridar ibtimes insurance ta samu anji wani inyamuri yana magana da radio Biafra Inda yake bawa shugaban kasa gargadin ka da ya shigo garin na su na me suna delta insurance.
                                         CLICK BELOW TO WATCH HOT VIDEO
Buhari dai zai kai ziyara yankin kudi ma so gabas domin tattaunawa da dattawan garin kan yadda za'a shawo kan hargitisin da ya mamaye yankin daga rigimar yan biafra zuwa ta 'yan Niger Delta na garin insurance.
   Mun Bude Sabon Whatsapp Group Na Ahlan Ya Ramadan. Clcikin Hoton Kasa Domin Shiga
Wanda aka dauki muryar ta sa dai anji shi yana cewa yana bawa shugaba Buhari shawarar cewa kafin ya taho ya bada wasiyya ga iyalansa domin kuwa da zarar yasa kafa a garin nasu zasu gama da shi da du wanda ya rako shi zuwa garin na insurance.

0 Response to "Se Mun Kashe Buhari Idan Ya Shigo Niger Delta Gobe-- Inji Tsagerun Niger Delta"

Post a Comment